SIRRIN BISMILLAH NA MALLAKAR MUTUM KOMAI DAFA'INSA


SIRRIN BISMILLAH NA MALLAKAR MUTUM KOMAI DAFA'INSA

Assalamu alaikum Warahamatullahi Ta'ala Wabarãkatuhu Mabiya Wannan Shafin Namu Mai Tarin albarka Na Shehu Yaseen Muhyiddeen Ngibrima, Muna Yiwa Kowa Fatan Alkhairi Tare Da Roƙon Allah Ya Biya Mana Buƙatummu Duniya Da Lahira.
 
 Kamar Yadda Muka Saba Kawo Muku Asrarai A Wannan Shafin Namu Mai Albarka Wannan Maganin Mallaka Ce Ta Yankan Shakku, Kwana Uku Kâci Mutum Har Kurwarsa Mace Tana Iya Yiwa Saurayi, Matar Aure Tana Iya Yiwa Mijin Ta Haka Maza Ma Suma Haka Ana Iya Mallakar Uban Gida Wanda Akewa Aiki Kenan

Ana Wuridin Basmallah Har Karshenta Kafa (1111), Amma Duk Daya Zaka Kira Sunan Mutum, Sannan Kana Iya Yi Ko Wani Lokaci Ko Da Dare Ko Da Yamma Ko Da Rana Har Taswon Kwana 3, Idan Ka Kammala Na Ranar Ta Ukun Sai Ka Nemi Dabino Kamar Gwangwani Daya Sai Ka Raba Biyu Kaje Gidan Tururuwa Ka Zuba Mata Sadakan Rabin Gwangwanin Rabin Kuma A Bawa Yara Ko Almajiran Yan Uwann mu, Amma Lokacin Da Kake Basu Sadakar Su Yaran Kenan Ko Almajiran Sai Kake Ce Musu Suce Allah Ya Mallaka Ma Wane Billahil ' Azeem Kayi Wannan Aikin Ko Waye Mutum Ka Mallakar Komai Dafa'insa , BISMILLAH Ba'a Mata Dafa'i Iznin Allah.

Muna Yin Aikin Mallaka da Aikin Istihara da Aikin Cire Jifa da Sammu Dama Sauransu, Domin Ƙarin Bayani Sai A Tuntuɓe Mu Ta Hanyoyin Sadarwar mu Kamar Haka:

Domin Kira 08105966742

Domin Whatsapp Sai A Taɓa Link Ɗinan            https://wa.me/2347060916899


Next Post
No Comment
Add Comment
comment url